2020

  

Shawarwarin samun Kariya daga Kwamitin Kare ‘Yan jarida, CPJ: Aikin dauko Labaran annobar Coronavirus

An sabunta shi a ranar 20 ga Mayu, 2021 Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta ayyana cutar coronavirus a matsayin annoba a duniya a ranar 11 ga watan Maris.  Ana ta samun canje-canje game da yaduwar cutar sannan kasashen duniya na ta sassauta dokar kulle da aka saka, da kuma dokokin hana tafiye-tafiye sannan kuma…

Read More ›